https://nounrespectively.com/99/54/39/995439caf4e551e612393deb186603a4.js'

Wasu ‘yan bindiga sun kashe daliban makarantar Islamiyya 13 a yayin da suke bikin murnar zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad a jihar Katsina da ke arewa maso yammacin Najeriya.

WASHINGTON DC — 

Manajan harkokin siyasa na gundumar Musawa Habibu Abdulkadir ya shaidawa kamfanin dillancin labaran Faransa na AFP cewa, wasu ‘yan bindiga da ke kan babura sun kai farmaki kauyen Kusa da ke gundumar Musawa da hatsin ranar Lahadi.

Related Post

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *