https://nounrespectively.com/99/54/39/995439caf4e551e612393deb186603a4.js'

Wasu suna ganin idan an aura musu ya rinya kawai shi kenan babu su babu yan uwan ta wato iya yan ta kan nan ta yayyin ta da dai sauran wanda suke da Ala ka da ita sai kaga mutum da an bashi ya rinya sai kuma ya koma rai na yan uwan ta wannan kus kure ne.

Ga kuma wani abu wanda Ba kowa ne yasan shi ba duk lokacin da Allah yasa kuka Hai hu da matar ka idan Allah ya kaddara zaka riga matar ka da yaran ka barin duniya tofa mafiya yawanci ba dangin Kane suke rike maka yara ba wannan kowa yaje yagi lissafi.

Kadan ne za kaga mutum ya mutu yan uwan sa sun dauki yaran sa hannu bibiyu suna kula dasu, dolade inda kake ganin basu da mutunci nan dai matar ka zata mai dasu kaga idan baka zau na tsakanin ka da Allah da su ba yaran ka ko tarbiya ba lallai su samu ba.

Ga abun da yasa mukai wannan rubutun wani mutum ne yana kasar waje sai yabar dansa a hannun kan warsa za kuji me yafaru ku Karan ta abun da wani matashi mai suna ZAKIN WAKA 2020 Ya rubuta akan shafin sa.

ZAKIN WAKA 2020 yake cewa,

“WANNAN ZALUNCI DAME YAYI KAMA

Daga Baba Balarabe

Wannan Yaron da kuke gani yana garin Porthacourt ne kuma Ubansa yana chan a kasar waje da zama amma yabar shi a hannun Kanwarsa kuma yana turo mata da kudi isasshe domin kulawa dashi da karatunsa.

Amma saboda da zalinci take azabtar dashi da zarar yayi mata dan kankanin lefi, wannan dukan tayi masa ne don ya karce gefen Motar Saurayinta shine da aka yau da yaje Makaranta Malamin sa ya gani ya dauka yace sai ya nunawa Duniya domin a daukarwa Yaron fansa tunda ba yau ta fara zalintar sa ba.”

Related Post

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *