https://nounrespectively.com/99/54/39/995439caf4e551e612393deb186603a4.js'

In ba ku manta ba a ƴan kwanakin nan labarin wani yaro mai suna Adamu ya bazu a kafafen sadarwa na zamani, Yaron da ya taso tun daga Jihar Bauchi ya zo Jihar Kano domin ya ga ƴar Fim ɗin Hausa A’isha Humaira saboda ƙaunar da ya ke mata a cewarsa.

Daɗi Da Ƙari Kuma, Ta Ba Wa Mahaifiyar Yaron Jari Domin Su Je Su Cigaba Da Inganta Rayuwarsa.

Related Post

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *