https://nounrespectively.com/99/54/39/995439caf4e551e612393deb186603a4.js'
Fitacciyar yar tiktok murja Ibrahim kunya wanda tayi fice sosai a manhajar titkok wanda ankaji mai girma gwamna jihar kano Abba Kabir Yusuf (abba gida gida) yana cewa murja kunya na cikin wadda za’a yiwa auren gata.
Murja kunya ta shiga cikin jin dadi irin yadda anka ga gwamna da kanshi yana faɗin cewa zai aurar da ita, a nan har a ka hangota da wani malami mai amfani da kamar sada zumunta yana yaba halayenta Dr. Sheriff Almuhajir har anka dauka ko shine angon.
To a yanzu nan Majiyarmu ta samu wani faifan bidiyo da ke yawo kafar sada zumunta inda ankaji murja kunya na cewa:
