https://nounrespectively.com/99/54/39/995439caf4e551e612393deb186603a4.js'

Shikenan Tafaru takare Kotu ta sanar da wanda ya lashe zaben Jahar kano inda ta sanar da Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin Halastaccen wanda ya lashe zaben Jahar kano..

shikenan Tafaru takare Kotu ta sanar da wanda ya lashe zaben Jahar kano inda ta sanar da Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin Halastaccen wanda ya lashe zaben Jahar kano.

Abba Kabir Yusuf shine wanda ya lashe zaben Jahar kano wanda ya gabata saide a halin yanzu wannan zaben yana gaban kotu sauraran kararrakin zabe.

Adai dai wannan lokaci kotu ta tafi hutun Rabin lokaci inda kowa jikinsa ya mutu saboda da dukkan alamu akwai yiwuwar tarihi ya maimaita kansa ma’ana dai akwai yiwuwar INCONCLUSIVE a Jahar kano.

Mudai fatan mu shine Allah ya xaba mana Mafi Alkhairi ya duba mu Allah ya tsare mu daga azzaluman shugabanni.

Kuci gaba da bibiyarmu domin jin Yadda wannan zama zai kare.

Related Post

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *