https://nounrespectively.com/99/54/39/995439caf4e551e612393deb186603a4.js'

Alhamdulillah Dan kwallon kafa wato Ahmad musa yakai ziyarar ta aziya gidansu dan wasan barkwancin nan wato kamal aboki .

Bayan rasuwar kamal aboki muka samu labari daga page din dokin karfe cewa Ahmad musa yadau nauyin ginin gidan iyayen kamal aboki .

Duba da yafara gina musu gidan bai gamaba kuma Allah yamai rasuwa Allah ya jikansa Ameen summa Ameen .

Thanks for watching .

Related Post

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *